Mun ruwaito a baya a Naija News Hausa da cewa wani masoyin Shugaba Muhammadu Buhari yayi wankar kwata don murna akan nasarar Buhari ga lashe zaben...
Gwamna Abubakar Sani Bello (LOLO), Gwamnan Jihar Neja ya gayawa bakin da ke zama a Jihar da cewa su kwantar da hankalin su, da cewa ba...
Wani matashin Jihar Bauchi, mai suna Bala Haruna, da muka ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa yayi wanka da ruwar chabbi don nuna...
A ranar jiya Alhamis, 28 ga watan Fabrairu, 2019, tsohon shugaban kasar Najeriya da kuma shugaban Kungiyar zamantakewar lafiyar kasar Najeriya, Janar Abdulsalam Abubakar ya jagorancin...
Wani mutumin mai suna Omo Oshodi, ya bayyana a shafin yanar gizon nishadarwa ta twitter, da cewa ya rasa aikin sa don ya nuna murnan sa...
Kalli wannan bidiyo da aka tsarafa wa shugaba Muhammadu Buhari don nuna masa goyon baya ga zaben 2019. Mun ruwaito a baya da cewa mataimakin shugaban...
Babban Kwamandan hukumar NDLEA na Jihar Gombe, Mista Aliyu Adobe ya gabatar da kame mutane goma (10) da ake zargin su da sayar da miyagun kwayoyi....
Rundunar Sojojin Najeriya sun yi alkawali da cewa zasu bi umarnin shugaba Muhammadu Buhari akan zancen da ya yi game da sace akwatin zabe. Kamar yadda...
Ana ‘yan kwanaki kadan da fara zaben kasar Najeriya ta shekarar 2019, wani sannan mamba na Jam’iyyar APC a Jihar Bauchi yayi murabus da Jam’iyyar. Mataimakin...
Alhaji Ibrahim Modibbo, mataimakin dan takaran shugaban kasa ga tseren zaben 2019 na Jam’iyyar GDPN, yayi murabus da Jam’iyyar ya komawa Jam’iyyar APC don marawa Jam’iyyar...