Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya shawarci al’ummar kasar Najeriya da fitowa ranar Asabar don zaben dan takaran su. Muna da sani...
Shugaban Kungiyar Biafra (IPOB), Mazi Nnamdi Kanu zai yi gabatarwa a yau game da Jubril Aminu Al-Sudanni. Muna da sani a Naija News da cewa Kanu...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 14 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Dalilin rushewar Jirgin Farfesa Yemi Osinbajo a Jihar Kogi...
A yau Laraba, 13 ga Watan Fabrairu, An kara rattaba hannu ga takardar yarjejeniyar zaman lafiyar kasa ga zaben 2019 a birnin Abuja. Hidimar ta halarci...
Shugaba Muhammadu Buhari ya kalubalanci gwamnatin da, a jagorancin tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo akan kudin samar da isashen wutan lantarki ga kasar Najeriya a baya...
Mun samu rahoto a Naija News Hausa da cewa kimamin mutane hudu ne suka rasa rayukar su a hidimar ralin neman zabe da Jam’iyyar APC suka...
Hukumar DSS, a ranar Asabar da ta gabata, sun kame kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP ga lamarin zaben Jiha, Ben Bako. Hukumar sun kame Bako ne...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 11 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Jam’iyyar PDP na zargin Jam’iyyar APC da shirin makirci...
A ranar jiya Alhamis, 7 ga Watan Fabrairu, Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Adamawa don hidimar yakin neman sake zabe. ‘Yan kwanaki kadan...
Shugaba Muhammadu Buhari, a ziyarar hidimar neman sake zabe da ya je a yankin Markudi, Jihar Benue ya bayyana ga Jama’ar Jihar da cewa idan har...