Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna na da, Balarabe Musa ya bayyana a ranar Lahadi da ta gabata da cewa “Obasanjo ya fi muni wajen amfani da cin...
Sabon shugaban Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Najeriya, Ag. IGP Abubakar Mohammed Adamu ya bayyana gurin sa ga al’ummar kasar Najeriya gaba daya. Mohammed da aka sanya...
Tau ga wata sabuwa: ‘Yan Najeriya da dama sun nuna rashin amincewan su da shugaba Muhammadu Buhari akan cewa tsohon ya kai ga tsufa, kuma bai...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a 18 ga Watan Janairu, 2019 1. Hukumar INEC ta wallafa jerin sunayen ‘yan takara ga...
Ganin yadda ‘yan ta’addan Boko Haram ke kai mumunar hare-hare da kashe-kashe a Arewacin kasar Najeriya, “babu mamaki ‘yan ta’addan su fadawa wa sauran Jihohi da...
Ganin zaben tarayya da za a yi watan gobe ya kusanta, Mataimakin Gwamnar Jihar Kaduna, Yusuf Bala ya yi barazanar cewa yankin Kudun Jihar za ta...
Gwamna Ibikunle Amosun, Gwamnan Jihar Ogun ya ce wasu mutane na shirin kafa kiyayya tsakanin shi da Shugaban kasa Muhammadu Buhari. Gwamna Amosun ya fadi wannan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata 15 ga Watan Janairu, 2019 1. IGP Idris ya yi ritaya, an sanya AIG Adamu...
Da ‘yan kwanaki kadan da zaben tarayya da ke gaba a ranar 16 ga Watan Fabairu, 2019. ‘Yan ta’addan siyasa na ta kai wa juna farmaki...
Wasu ‘yan ta’adda da ba iya gane su ba sun hari Ofishin dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar. ‘Yan ta’addan da ake zargin...