Hukumar kula da kwallon kafa ta jihar Neja ta sanar da alkawarin naira dubu N500,000 na kyauta akan kowane gwal da aka zira wa ragar ‘yan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 5 ga Watan Yuli, 2019 1. Shugaba Buhari ya gana da shugaban Hukumomin Tsaro A ranar...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da harin ‘yan ta’adda a Ofishin Jami’an tsaron da ke a Agudama, karamar hukumar Yenagoa, Jihar Bayelsa, inda suka kashe...
Hukumar Jami’an tsaron Najeriya ta gabatar da ranar da zasu gudanar da jarabawa ga masu neman aikin tsaro 210,150 da aka gayyata ga jarabtan shiga aiki...
Sanatan da ya wakilci Jihar Kaduna a Majalisar Dattajai na takwas, Sanata Shehu Sani yayi kira da gargadin Arewa da su manta da zancen neman shugabancin...
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bada umarni ga hukumar bincike da cin hanci da rashawa don bincike ga Naira Miliyan Shidda da dubu dari...
Shugaba Muhammadu Buhari a yau Litini, 27 ga watan Mayu na ganawa da Gwamnonin Arewacin Jihohin kasar Najeriya a nan fadar shugaban kasa, birnin Abuja. Ko...
Rukunin Fasaha ga Kame Masu Laifi na Hukumar Ma’aikatan gidan Yari na Najeriya (NPS), da ke a kurkuku na Kano sun katange da kuma kame wata...
Tsohon Ministan Harkokin Matan Najeriya, Sanata Jummai Alhassan, da aka fi sani da suna Mama Taraba, ta nuna godiyan ta ga ‘yan uwa da masoya da...
Rundunar Sojojin Najeriya a ranar Lahadin da ta gabata ta sanar da dakatar da ‘yan Kabu-kabu da ake cewa (Okada) daga aiki a wasu wurare a...