Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasar Najeriya (INEC), ta gabatar da daga ranar yin zaben Gwamnoni ta Jihar Kogi da Jihar Bayelsa zuwa gaba. Naija News...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 17 ga Watan Mayu, 2019 1. Hukumar INEC ta daga ranar zaben Gwamna ta Jihar Kogi...
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi gayyatar Sarki Salman Bin Abdulaziz, da ke jagorancin Saudi Arabia da kuma wakilcin Manyan Masallacin Saudi Arabia biyu, don kadamar da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 16 ga Watan Mayu, 2019 1. Shugaba Muhammadu Buhari yayi tafiyar Umrah zuwa kasar Saudi Arabia...
Hukumar Shari’ar Musulunci (HISBAH) ta Jihar Kano sun gabatar da kame mutane 80 a Jihar da zargin cin abinci a Fili, a yayin dan sauran ‘yan...
Hukuma ta jefa wani mutum mai suna Sani Ibrahim a kurkuku a Jihar Katsina sakamakon zargin yi wa wata ‘yar shekaru bakwai, diyar makwabcin sa fyade....
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 15 ga Watan Mayu, 2019 1. Majalisar Dattijai ta kafa binciken kan zaben Emefiele da Buhari...
A ranar Litini da ta gabata, Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya sun kame wani mai suna Bashir Yahaya, mazaunin Kabuga quarters, da laifin caka wa wata...
Hukumar ‘Yan Sandan Najeriya sun gabatar da ranar da zasu fara kadamar da jarabawan shiga aikin dan sandan Najeriya ta shekarar 2019. Ka zamna a shirye,...
A ranar Lahadi da ta wuce, Gwamna Abdullahi Ganduje, Gwamnan Jihar Kano, ya mika Alkibba da Sandar Shugabanci ga sabbin Sarakai hudu da ya nada a...