Dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ya sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da kwamitin kula da zaman lafiya ta kasa (NPC) ya gabatar....
Abin da ya sa dan takar Shugaban Kasa ta Jam’iyyar PDP Atiku bai kansance ga taron zaman lafiya ba Alhaji Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa...
Sakataran Yada Labarai na Kungiyar APC na da Bolaji Abdullahi ya bada bayani akan dalilin da ya sa ba Muhammadu Buhari da Najeriya ta zaba a Shekara...
Shugaba Muhammadu Buhari a yau Talata a Abuja na godewa Gwamnati da kuma jama’ar Switzerland yarda ta mayar da kudin da ta sata. Bayan Isar da...
Rikici ya barke a Majalisar dattawan Najeriya a yau Talata, 11 ga watan Disamba lokacin da Sanatoci sukayi cacan baki kan tabbatar da sabbin mambobin Kungiya...
Aisha Buhari ta sami Sarauta Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya ba wa matan sa Aisha sabon sarauta a zaman Memba Kwamitin Shawarar Shugaban kasa na yakin...
Miyetti Allah na shirin bayyana zabin su ga Zabe Shugaban Kasa ta Shekarar 2019 Presidential Candidate Kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, watau ƙungiyar zamantakewa da al’adu...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace kungiyar APC ta ci zaben shekara ta 2015 ne saboda yanayin da kasar mu ta lallace da chin hanci da rashawa...
Nnamdi Kanu, Shugaban yan Biafra, ya tsayad da cewa an yi munsayan Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da wani da ake ce da shi ‘Jubril Aminu Alsudani’....
Shugaban Kasa na da Olusegun Obasanjo, ya tsayad da tsayin sa tsakanin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da Mataimakin sa na da Atiku Abubakar, da cewa shi...