Connect with us

Uncategorized

Abdulrahman yayi Barazanar Kashe Kadaria Ahmed don janyewa daga Musulunci

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Wani mai suna Abdulrahaman Yahaya ya zargi Kadaria Ahmed, shahararrar ‘yar watsa labarai da janyewa daga Addinin Musulunci zuwa Addinin Kirista.

A bayanin sa, ya ce “Abin takaici ne da na ji da cewa Kadaria ta koma ga addinin Kirista. Duk da cewa ta kira kanta ‘yar Jihar Zamfara.”

“Ba ta da zarafi da damar kiran kanta ‘yar Zamfara da wannan mataki da ta dauka na janyewa daga Addinin Musulunci zuwa ga Addinin Kiristanci.”

Abdulrahman,  a garin nuna bacin ransa da fusata, ya aika da wannan a shafin yanar gizon nishadarwa ta Twitter na sa inda ya ce da ita “fankon gawa da ke da suffar mai rai”

“Ya kamata ne a kashe ki a matsayin yin ridda, saboda janyewa daga Addinin Musulunci” inji shi.

Naija News Hausa ta gane da cewa Abdulrahman ya fadi hakan ne bayan da ya gane da zargi da zagin da Kadaria ta yi ga Gwamnan Jihar Zamfara a kwanakin baya.

Kalli sakon a kasa kamar yadda Abdulrahaman Yahaya ya aika a layin Twitter;

Ko da shike, kanwar Kadaria, watau Matar Gwamnan Jihar Kaduna ta gabatar da cewa ba gaskiya ba ne, “Kadaria ba ta janye daga Addinin Musulunci ba, Kuma bata koma ga Addinin Kiristanci ba” inji ta.

 

View this post on Instagram

 

You’re A Walking Corpse’ — Twitter User Threatens To Kill Kadari Ahmed For ‘Converting To Christianity’ . . Twitter user with the name ‘Amb Abdularahman Yahaya’ has said that journalist Kadaria Ahmed does not deserve to live after “converting from Islam to Christianity” — although SaharaReporters can confirm that Kadaria is actually a Muslim. . . Yahaya, who tweets @cardinalabdul, made the comment on Thursday morning, as part of a series of expletives he directed at the journalist since the weekend when she described AbdulAziz Yari, Governor of Zamfara State, as “the most useless Governor in the history of Nigeria.” . . In one of his tweets, he wrote: “Corrupt journalist, bias,selective, senseless. why you no called out the useless Barno governor in 2014 where got over 200 girls kidnapped!!kadiria ahmad I against u. You’re corrupt journalist [sic].” . . When SaharaReporters contacted Asia Ahmad El-Rufai, Kadari’s immediate younger sister and wife of Nasir el-Rufai, the Governor of kaduna State, to ascertain her religious status, she said: “Kadaria has never been a Christian; nobody in my family is a Christian. She has always been a Muslim. She is still a Muslim; she has never for one moment converted to another religion. . . Asia also told SaharaReporters that Kadaria’s family was consulting with lawyers on the available options to seek redress over the matter.

A post shared by Ije-Luv (@ijeomadaisy) on