Rundunar Sojojin Najeriya a ranar Lahadin da ta gabata ta sanar da dakatar da ‘yan Kabu-kabu da ake cewa (Okada) daga aiki a wasu wurare a...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 6 ga Watan Mayu, 2019 1. Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo daga kasar Amurka A ranar...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 1 ga Watan Mayu, 2019 1. Gidan Majalisar Dattijai sun gabatar da kasafin kudin kasa ta...
Hukumar Jami”an tsaron ”Yan Sandan Jihar Kaduna sun bada tabbacin sace Ciyaman na Kungiyar UBEC da wasu Mahara da makamai suka sace a hanyar da ta...
Naija News Hausa ta gano da wata bidiyo inda wasu ‘yan mata suka yi wa abokiyarsu duka da jerin mari bisa sun gane ta da shiga...
Wata Kotun Shari’a II da ke a Magajin Gari, a Jihar Kaduna, ta saka wasu ‘yan Mata biyu a Jarun wata biyu akan nuna tsirancin jiki....
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Iyalin wasu Fulani da ke zama a kauyan Kaban ta karamar hukumar Igabi a nan Jihar...
Hukumar Jami’an Tsaron ‘Yan Sandan Jihar Jigawa sun sanar da gane wani dan Jariri da Maman tayi watsi da shi bayan haifuwa. Bisa bayanin Jami’an tsaro,...
Wani mai suna Abdulrahaman Yahaya ya zargi Kadaria Ahmed, shahararrar ‘yar watsa labarai da janyewa daga Addinin Musulunci zuwa Addinin Kirista. A bayanin sa, ya ce...
Naija News Hausa ta karbi sabon rahoto da cewa Fulani Makiyaya sun kai sabon hari a yankin Kajuru ta Jihar Kaduna da kashe kimanin mutane fiye...