Mun sanar a Naija News Hausa a kwanakin baya da cewa cutar Lassa Fever ya kashe daya daga cikin Sojojin Najeriya da ke yaki da Boko...
Kakakin yada yawun hidimar zabe na Jam’iyyar PDP, Buba Galadima, ya ce Gwamnatin Tarayya ta ba da tallafin kudi ga kananan hukumomi a kasar don jama’a...
Jam’iyyarn PDP sun zargi shugaba Muhammadu Buhari da kasawa ga iya mulkin kasar Najeriya A hidimar yakin neman zabe da Jam’iyyar PDP ta yi a Filin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba 23 ga Watan Janairu, 2019 1. Majalisar Dokoki ta kasa ta amince da naira dubu...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna na da, Balarabe Musa ya bayyana a ranar Lahadi da ta gabata da cewa “Obasanjo ya fi muni wajen amfani da cin...
Mun samu tabbacin labari da cewa ‘Yan hari da bindiga sun sace babban mai bada shawara ga Gwamnan Jihar Rivers, Shugaba Anugbom Onuoha. Jami’an tsaron ‘Yan...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga al’ummar Najeriya da cewa kada su zabi dan adawan sa Atiku Abubakar dan takarar Jam’iyyar PDP, amma su...
Baban gwagwarmaya da jaye-jaye, da rashin amincewar ‘yan adawa, Shugaba Muhammadu Buhari ya dakatar da IGP Ibrahim Idris don ya huta daga aikin tsaron kasar. Kamar...
Jami’an ‘yan sanda sun cin ma bindigogin da ba bisa doka ba a gidan Sanata Dino Melaye ‘Yan sandan sun kai karar Sanata Dino Melaye a...
Shugaban kungiyar hadin gwiwar tsaro (CJTF) na Jihar Kaduna, Shehu Usman Dan Tudu ya bayyana a ranar Talata da cewa kungiyar ta su ba gwamnan jihar,...