Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Litinin da ta gabata ya bude bakin sa daga Azumin Ramadani a birnin Makkah, tare da shugaban Jam’iyyar APC na Tarayya,...
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi gayyatar Sarki Salman Bin Abdulaziz, da ke jagorancin Saudi Arabia da kuma wakilcin Manyan Masallacin Saudi Arabia biyu, don kadamar da...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, dangantaka tsakanin shugabancin kasa da majalisar dokoki ta 8 da suka gama shugabanci ba ta zama da kyau ba, kuma...
Mun ruwaito a baya a Naija News Hausa da cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci Maiduguri, babban birnin Jihar Borno a yau Alhamis. Naija News na...
A yau Laraba, 24 ga watan Afrilu 2019, Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci birnin Legas don wata kadamarwa Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Legas a...
A yau Laraba, 17 ga watan Afrilu 2019, shugaba Muhammadu Buhari na ganawa da Kungiyar Manyan Tarayyar kasa (FEC) a nan fadar shugaban kasa ta Abuja,...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da ya bayyana da cewa shugaba Muhammadu Buhari a yau Alhamis, 11 ga watan Afrilu 2019, na zaman kofa kulle...
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci kasar Jordan tare da wasu Manyan shugabannan kasar Najeriya bisa wata...
An gabatar a yau da cewa shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci kasar Dubai don halartan wata zaman tattaunawa akan tattalin arzikin kasa da za a yi...
A yau Litini, 1 ga watan Afrilu, Shugaba Muhammadu Buhari hade da wasu manyan shugabannai a kasar sun shiga jirgin sama zuwa Dakar, kasar Senegal. Naija...