Naija News Hausa ta samu sabon rahoto da cewa Jigon Jam’iyyar APC a Jihar Kebbi, Alhaji Faruku Umar Dan Tabuzuwa da Matarsa, Hajiya Nasara Faruku sun...
Mahara da bindiga sun sace Sheikh Ahmad Sulaiman, babban Malami da kuma masoyin shugaba Muhammadu Buhari. ‘Yan harin sun sace Sheikh Ahmad ne a yayin da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 20 ga Watan Maris, 2019 1. ‘Yan Hari sun sace Malamin da ke yi wa shugaba...
A karshe, hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta sanar da sakamakon kuri’ar zaben shugaban kasa Bayan gwagwarmaya da jaye-jaye, hukumar INEC ta kai ga karshe...
Ko da kana cikin zaman lafiya ne da iyalin ka, so kan sa ka ji marmarin kara aure. Wannan shine fadin shahararen Jigo a Kannywood, Saddik...
Shugaban Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Najeriya, IGP Mohammed Adamu a yau Litini 28 ga Watan Janairu ya sanya sabbin DIGs guda shidda. Naija News Hausa ta...
Wasu ‘yan bindiga da ake zato da zaman ‘yan fashi sun sace wani farfesa na sashen Fishery na Jami’ar Fasaha ta Moddibo Adama (MAUTECH), Yola, Kayode...
Jami’ar Federal University Of Technology Akure (FUTA) ta kori wasu dalibanta shida sakamakon cin zarafin wata daliba. Naija News ta tunatar da cewa daliban da aka...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) da dan takaran su ga kujerar shugaban kasa a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar zasu fara gabatar a gaban Kotun Kara a yau...
Naija News ta fahimta da cewa Gwamnonin Goma shabiyu (12) ne za a rantsar a karo ta daya a kujerar shugabanci, Sauran Gwamnonin Goma Shabakwai (17)...