Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirinta na gina masallacin Juma’a 90 inda al’umma zasu rika yin salla biyar na kowace rana. Hakan ya bayyana ne...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata ya bar garin sa Daura, cikin jihar Katsina bayan kammala ziyarar kadamarwa ta aiki ta kwanaki biyar. Naija News...
Mai magana da yawun shugaban kasar Najeriya ya bayyana da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin ya halarci bikin bude makarantar jami’ar sufuri a...
Rahotanni da suka iso ga Naija News ya bayyana da cewa an kona sakatariyar Jam’iyyar Social Democratic Party (SDP), da ke Lokoja, babban birnin jihar Kogi....
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, a ranar Asabar din da ta gabata a yayin wata gabatarwa ya nemi a jefa iyayen yaran da...
Dalibai 234 daga kananan hukumomi 44 a jihar Kano da sun kammala karatun digiri na farko sun ci amfanin tallafin karatu a kasashen waje a jagoranci...
Sanusi, Fayemi, El-Rufai sun yi Liyafa a South Afirka a yayin da ake Kashe ‘yan Najeriya a kasar An gano mai martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi...
An kulle Kamfanoni da mallakar kasar South Afirka wadanda suka hada da MTN da Shoprite, a cikin jihar Kano, ranar Laraba da ta gabata, bayan harin...
Wani mutumi mai shekaru 35 da haihuwa wanda aka bayyana da suna Musa Ibrahim, ya fada a hannun ‘yan sanda a Kano, bisa zargin yiwa wata...
Rundunar Tsaro ta Jihar Kano sun kame wasu mutane Biyar da Laifin Kira da amfani da Kudaden Najeriya da ta kasan Waje mara sa kyau. Naija...