Ministan Harkokin Wajen, Lai Mohammed, ya lura cewa, abin takaici ne ga Jam’iyyar PDP cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya ki ya mutu bayan rashin lafiya....
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 31 ga Watan Disamba, 2019 1. Shugaba Buhari ya Tsauta Wa Ministoci Da Mataimakansu da Tafiye-tafiye...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 30 ga Watan Disamba, 2019 1. Abinda Zai Faru Da Najeriya A Shekarar 2020 Aare Gani...
Shugaban, kwamitin amintattu na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Sanata Walid Jibrin, ya ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na da ‘yanci don neman tikitin...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumm’a, 27 ga Watan Disamba, 2019 1. Ayodele Ya Sanar da Annabcin 2020 A kan Buhari, Tinubu...
Shugaban jam’iyyar APC na kasa baki daya kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Comrade Adams Oshiomhole, ya yi watsi da kyaututtukan Kirsimeti da gwamnatin jihar Edo ta...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 20 ga Watan Disamba, 2019 1. Yan Najeriya Sun Nemi A Tsige Shugaba Buhari ‘Yan Najeriya...
Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya taya tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki murnar cika shekara 57 da haihuwa. Atiku wanda ya yi amfani...
Kotun koli, a ranar Laraba, 18 ga watan Disamba 2019 ta amince da zaben Abdullahi Sule a matsayin gwamnan jihar Nasarawa. Kwamitin mutane bakwai karkashin jagorancin...
Femi Adesina, mai ba da shawara na musamman kan kafafen yada labarai ga Shugaba Muhammadu Buhari, ya bayyana tattaunawar da ya yi da gwamnan jihar Kaduna,...