Connect with us

Uncategorized

Kalli Tsarin Sabbin Sarakai Biyar da zasu Wakilci Kananan Hukumomin Jihar Kano

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, ya gabatar da kara Kujerar Sarauta Biyar (5) a Jihar Kano.

Kamar yadda muka sanar a wannan gidan labarai ta Naija News Hausa cewa Gidan Majalisar Dokokin Jihar Kano da Kwamitin Sauratan Jihar sun amince da karin kujerar Sarauta a Jihar Kano ne don ganin cewa hakan zai taimaka wajen samar da ayuka, rage jayayya, da kuma magance wasu rikice-rikicen dake tasowa a Jihar tsakanin al’umma.

Ga Yadda Aka Rabar da Kananan Hukumomin Kano

1- Kano Emirate:

Kano Emirate a karkashin jagorancin mai Martaba, Muhammadu Sanusi, Sarkin Tarayyar Kano zai wakilci kananan hukumomi Goma (10). Gasu nan a kasa;

  • Kano Municipal
  • Tarauni
  • Dala
  • Nassarawa
  • Fagge
  • Gwale
  • Kumbotso
  • Ungogo
  • Dawakin Kudu, da
  • Minjibir

2- Rano Emirates:

Mai Sarautan Rano zai yi sauratan kananan hukumomi goma shima.

  • Rano
  • Bunkure
  • Kibiya
  • Takai
  • Sumaila
  • Kura
  • Doguwa
  • Tudun Wada
  • Kiru
  • Bebeji.

3- Gaya Emirate

Mai Sarautan Gaya Emirate zai shugabanci kananan hukumomi Takwas (8)

  • Gaya
  • Ajingi
  • Albasu
  • Wudil
  • Garko
  • Warawa
  • Gezawa
  • Gabasawa

4- Karaye Emirate:

Mai Sauratan Karaye Emirate shima na da hakin jagorancin kananan hukumomi Shidda (6)

  • Karaye
  • Rogo
  • Gwarzo
  • Kabo Rimin Gado
  • Madobi
  • Garun Malam

5- Bichi Emirate:

Sarkin Bichi Emirate shima zai wakilci kananan hukumomi Tara (9)

  • Bichi
  • Bagwai
  • Shanono
  • Tsanyawa
  • Kunchi
  • Makoda
  • Danbatta
  • Dawakin Tofa
  • Tofa

Naija News Hausa na da sanin cewa Jihar Kano na da kananan hukumomi 44 a karkashin ta, an kuwa rabar da dukan su a karkashin jagorancin Sarakai Biyar hade da Mai Martaba, Muhammadu Sanusi.