" >
A wannan karamar hirar, Naija News Hausa na gabatar maku da daya daga cikin ‘yan mata da suka yi saurin tashe wajen shirin fina-finai na Hausa...
Nafisat Abdulrahman Abdullahi, wadda akafi sani da Nafisat Abdullahi, kyakyawa ce da kuma shahararrar ‘yar shirin fim a Kannywood, watau kamfanin hadin fim na Hausa a...
Wannan Itace Taikatacen Labarin Shahararran Mawaki, Ali Jita Ali Jita shahararran mawaki ne mai zamaninsa a Kano, sananne ne kuwa a wake-wake a fagen shirin finafinan...
Naija News ta ruwaito a baya da cewa Shahararriyar ‘yar shirin fim na Hausa, Amina Amal ta wallafa kara ga Kotun Koli ta Jihar Kano, a kan...
Babban Jarumi da Kwararre a shafin hadin fim na Hausa da aka fi sani da Kannywood, Ali Nuhu ya bayyana da cewa mata guda daya kacal...
Kalla ka sha dadin nishadin sabuwar wakar hausa da Ahmad Musa Oxford hade da Rukky Ilham suka fitar ba da jimawa ba. Naija News Hausa ta...
Sharararriyar da jaruma a shafin shirin fim a Kannywood, Fati Washa a ranar bikin samun ‘yancin kai na Najeriya da aka yi ranar Talata 1 ga...
Shahararren Mawaki a Kannywood, ya fito da sabuwar wakar sa mai taken ‘Arewa Angel’ Naija News Hausa ta ci karo da hakan ne kamar yadda aka...
Shahararren Dan Shirin Fim da Jigo a Kannywood, Adam A. Zango ya fita daga hadaddiyar kungiyar ‘yan shirin wasan fina-finai na Hausa, da aka fi sani...
Kamfanin Yada Fina-finan Hausa na sanar da fitar da sabuwar shiri mai liki ‘GARBA MAI WALDA’ Takaitacen Fim din: Garba Mai Walda labarin wani Magidanci ne...