Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 2 ga Watan Mayu, 2019 1. PDP/APC: Buhari yayi karya ne da takardun WAEC na shi ...
‘Yan Ta’addan Boko Haram sun kai sabuwar hari da kashe mutane 14 a yankin Monguno ta Jihar Borno Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 29 ga Watan Afrilu, 2019 1. Zan tabbatar da karban Yanci Na, Atiku ya gayawa Magoya...
Naija News Hausa ta gane da wata gobarar wuta da ya kone Shaguna Shidda (6) a Birnin Kebbi ranar Jumma’a da ta gabata. Bisa bincike da...
Kotun Kara ta Jihar Katsina ta saka wani mutumi mai shekaru 25 ga Kurku da zargin yiwa diyar Makwabcin sa mai shekaru goma shabiyu ciki. Naija...
Hukumar Shiga da Fitan kasar Najeriya (NIS) ta gabatar da cewa basu daukar ma’aikata a halin yanzu. Naija News Hausa ta gane da cewa Hukumar ta...
Abubakar Hamisu, wani mai shekaru 40 a Jihar Katsina ya mutu sakamakon gwada karfin maganin bindiga. Kamar yadda aka bayar bisa labari, abin ya faru ne...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 13 ga Watan Maris, 2019 1. Za a karshe sauran zabannin Jihohi a ranar 23...
Jami’an ‘yan sandan Jihar Rivers sun kame wani mai shekaru 40 da haifuwa da ya kashe yaron shi sakamakon mugun duka. Rahoto ta bayar da cewa...
A karshe, hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta sanar da sakamakon kuri’ar zaben shugaban kasa Bayan gwagwarmaya da jaye-jaye, hukumar INEC ta kai ga karshe...