Naija News Hausa ta sami rahoton tafiyar Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, a yau da barin birnin Abuja don zuwa Daura, jihar Katsina don sallar Eid-el-Kabir. Bisa...
Kungiyar Makiyaya da aka fi sani da Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN), ta gargadi shugaba Muhammadu Buhari da Gwamnatin Tarayya da kama tsohon...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 15 ga Watan Yuli, 2019 1. Bulkachuwa ta hana Kotun neman yanci zuwa hutu Shugaban Kotun...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 10 ga Watan Yuli, 2019 1. ‘Yan Shi’a sunyi Tawaye a gaban gidan Majalisar Dattijai, sun...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 3 ga Watan Yuli, 2019 1. Al’umar Najeriya sun riga sun yada yawunsu, mu kuma ba...
Surukin Shugaba Muhammadu Buhari da ‘yan hari da makami suka sace a baya ya sami yanci a yau Naija News Hausa ta karbi rahoto bisa bayanin...
Rundunar Sojojin Najeriya sun sanar da cewa fiye da mutane 20 wasu ‘yan kunar bakin wake suka kashe da tashin bam a wata gidan kallon wasa...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 13 ga Watan Yuni, 2019 1. Shugaba Muhammadu Buhari yayi gabatarwa ranar Dimokradiyya 12 ga Yuni...
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabi hukumar tafiyar da hidimar zabe ta Najeriya (INEC) don gudanar da aikin su da kyau duk da matsaloli da aka fuskanta...
Jami’an tsaro sun kame wani a Jihar Katsina mai suna Hassan Garba da ke da shekaru 38 ga haifuwa An bayyana cewa Jami’an tsaron ‘yan sandan...