Cizon Sauro ya dauke Rayuka akalla 29 a Jihar Bauchi An ruwaito a labarai da cewa Cutar zazzabin cizon sauro, wata cuta mai saurin yaduwa sakamakon...
Naija News Hausa ta karbin rahoton cewa kimanin mutane 16 ne suka mutu sakamakon barkewar cutar amai da gudawa a cikin jihar Bauchi ‘yan kwanakin nan....
Jami’an tsaro sun kame wani mutumi da aka bayyana sunan sa da Bashar Haruna, da zargin kwanci da wata karamar yarinya mai shekaru 11 ga haifuwa,...
Dan takaran kujerar Sanata a Jihar Bauchi a karkashin Jam’iyyar PDP, Alhaji Garba Dahiru, tare da wasu ‘yan gidan Majalisar Wakilai hudu da Kotun Koli ta...
Jami’an tsaron ‘Yan Sandan Bauchi a yau Alhamis, 6 ga watan Yuni 2019 sun kame mutane 55 da ake zargi da kasancewa a fadar da aka...
Kungiyar Miyyeti Allah Cattle Breeders Association (MACBAN) ta Jihar Bauchi sun yi kirar kula ga Jami’an tsaron kasar Najeriya. Naija News Hausa ta gane da cewa...
A karshe, bayan gwagwarmaya da jaye-jaye akan zaben kujerar gwamnan Jihar Bauchi; Hukumar gudanar da zaben kasar Najeriya (INEC), a yau Talata, 26 ga watan Maris...
Rahoto ta kai ga Naija News Hausa da cewa ‘yan hari da bindiga a Jihar Bauchi sun sace Malaman zabe hudu. Wannan harin ya jawo tsauracewa...
A yau Alhamis, 21 ga watan Maris, Hukumar gudanar da zaben kasar Najeriya (INEC) ta gabatar da yadda zasu tafiyar da zaben Jihar Bauchi. Hukumar ta...
Jam’iyyar Dimokradiyya (PDP) sun gabatar da karar Alkalin da ya hana hukumar gudanar da hidimar zaben Jihar Bauchi daga sanar da sakamakon zaben tseren kujerar Gwamnoni...