Sanata Dino Melaye ya bayyana abin da ya faru a jihar Kogi a ranar Asabar din da ta gabata a matsayin yakin basasa ba zabe ba....
Gwamnan Jihar Kogi da kuma dan takaran kujerar Gwamnan Jihar a karo ta biyu a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Yahaya Bello ya jefa kuri’un...
Sanata Enyinnaya Abaribe ya mayar da martani game da dokar mutuwa ta hanyar rataye wanda ke a kunshe cikin wata sabuwar tsarin da Majalisar Dattawa ke...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 14 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Atiku/Buhari: Kotun Koli ta Gabatar da Ranar Bayyana Dalilin Watsi...
Gwamnan jihar Kogi, Mista Yahaya Bello ya samu amincewar nera miliyan goma din da ya nema daga gwamnatin tarayyar kasa. Shugaban Majalisar Dattawar, Mista Ahmed Lawan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 13 ga Watan Nuwamba, 2019 1. An gabatar da Dokar Kalaman Kiyayya a gaban Majalisar Dattawan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 11 ga Watan Nuwamba, 2019 1. 2023: Falana Ya zargi Buhari da Shiryawa Batun Neman Takara...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 7 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Shugaba Buhari Ya Dakatar da Ma’aikata 35 A Ofishin Osinbajo...
Sanata Babajide Omoworare, Babban Mataimakin Shugaban Kasa na Musamman ga abin da ya shafi Majalisar Dattawar kasa, a ranar Laraba ya yi ikirarin cewa Shugaban kasar,...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 6 ga Watan Nuwamba, 2019 1. Majalisar Dattawa ta Tabbatar da Tsoho a matsayin Babban Alkali...