Hakilu Saidu, wani manomi mai shekaru 30 da ke zama a wata kauye mai suna Yankara, a karamar Hukumar Faskari ta Jihar Katsina ya kashe wata...
‘Yan Hari da bindiga sun kara wata sabuwar hari a Jihar Katsina da har sun kashe jam’ian tsaron ‘yan sandan Najeriya biyu. Mun samu rahoto a...
Abin kaito, duk da irin kokari da jami’an tsaron kasar ke yi don magance ta’addanci, sace-sace da kashe-kashe a kasan nan, masu aikata wadannan mugun halin...
Jami’an ‘Yan Sandan Najeriya a ranar 4 ga Watan Janairu, 2019 sun kashe wani da ake zargin sa a zaman shugaban ‘yan fashi a Jihar Katsina...
A jiya Laraba 2 ga watan Janairu 2019, Gwamnatin Jihar Katsina ya daga murya da cewa, ‘yan fashi, barayi da masu satan mutane sun mamaye Jihar....
Wau Mutane takwas ‘yan gida guda sun mutu a ranar Asabar din da ta gabata a wani fashewar gas a karamar hukumar Danmusa da ke jihar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata ya bar garin sa Daura, cikin jihar Katsina bayan kammala ziyarar kadamarwa ta aiki ta kwanaki biyar. Naija News...
Ratohon da ke isa ga Naija News Hausa ya bayyana da cewa wasu Mahara da Bindiga sun sace tsohuwar dan Majalisar Wakilai a Jihar Jigawa, Yayaha...
Naija News Hausa ta karbi sabuwar rahoton cewa wasu Mahara da Bindiga da ba a gane da su ba sun sace wani dan majalisa a jihar...
Wasu Matasa Uku da ke hidimar Bautan Kasa (NYSC), a cikin jihar Katsina sun mutu a yayin da wasu goma sha daya suka sami raunuka daban-daban...