Naija News Hausa ta karbi rahoton mutuwar Mutane goma sha biyar a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a kan kogin Malale da ke karamar...
Naija News Hausa ta ci karo da Ire-iren rawan Katsinawa a wajen bukukuwa Kamar yadda take tun farkon zamani, kowace yanki a duniya, kasa da bisashe,...
Kungiyar zamantakewa da ci gaban Al’umma Iyamirai da aka fi sani da Ohanaeze Ndigbo, sun dage da cewa basu da wata fili da zasu bayar ga...
Mahara da bindiga sun sace wani malamin makarantan Jami’a na Hassan Usman Polytechnic Katsina, Mista Bello Abdullahi Birchi. Naija News Hausa ta fahimta cewa hakan ya...
Kashe-Kashe a Najeriya: Mahara da Bindiga sun mamaye Jihar Katsina na hare-hare Cikin kuka da hawaye, anyi zana’izar mutane goma sha takwas da ‘yan hari da...
Rukunin Rundunar Sojojin Najeriya ta “Operation Harbin Kunama III” sun sanar da cin nasara da kame wani mai samar da Makamai ga ‘yan hari da makami...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa kimanin mutane 15 sun rasa rayukan su a wata sabuwar hari da ‘yan hari da makami suka kai...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa Hukumar Jami’an ‘Yan Sandan Jihar Katsina sun bayyana da cewa sun yi nasara da kame mutanen da ake...
Gwamnatin Jihar Borno ta gabatar da Hutu a yau Alhamis, 25 ga Watan Afrilu ga ma’aikata da ‘yan makaranta don fita marabtan shugaba Muhammadu Buhari ga...
Gwamnatin Jihar Benue ta sanar da dokan daki rufe don magance matsalar hare-hare da kashe-kashen da ke aukuwa a Jihar. Naija News Hausa ta gane da...